Sauke littafin Dr. Mansur Ibrahim Sokoto Tambayoyi Sabain ga Yan Shia wadanda Basu Da Amsoshi.
Sheikh Jafar ya yabi wannan littafi matuka harma yace babban hasarane ace mutum bai karanta wannan littafin na Dr. Mansur Ibrahim Sokoto ba na tambayoyi 70 ga 'yan shi'a wadanda basu da amsa. Sheikh Jafar yace shima ya karanta littafin kuma ya karu matuka kwarai da gaske don hakane ma yayi nuni da cewa 'yanuwa sunema su karanta.
Idan kunji dadin wannan littafi na Dr. Mansur Ibrahim Sokoto kada ku manta ku turashi zuwa ga sauran musulmi domin suma su karanta kuma a bawa wannan manhajja tauraro biyar.
Mungode.